fidelitybank

Zaben 2023: Kotu ta yi fatali da bukatun Atiku da Obi

Date:

Kotun sauraren kararrakin zaben shugaban kasa, ta ki amincewa da bukatar yada zaman shari’ar ta kafafen yada labarai kai tsaye, kamar yadda masu korafi manyan ‘yan hamayya suka bukata.

Dan takarar shugaban kasa a zaben da ya gabata na 2023 Atiku Abubakar da jam’iyyarsa ta PDP suka bukaci a rika yada shari’ar kai tsaye, kamar yadda shi ma dan takarar shugaban kasa na jam’iyyar Labour tare da jam’iyyar tasa Peter Obi suka gabatar da wannan bukata ga kotun.

A sanarwar hukuncin da kotun ta yi wadda bakin alkalanta biyar ya zo daya ta ce bukatar ba ta da cancanta inda jagoran masu shari’ar Justice Haruna Tsammani a bayaninsa ya ce ba wata doka ta Najeriya da ta bayar da damar nuna zaman shari’a ta talabijin saboda haka suka yi watsi da ita.

A bukatar da bangarorin ‘yan hamayyar suka shigar daban-daban sun nuna cewa nuna shari’ar ta talabijin abu ne da ya zama dole saboda sha’awar da jama’a ke da ita a kai da kuma damuwar da aka nuna a kan sakamakon zabe shugaban kasar na ranar 25 ga watan Fabarairun 2023.

the punch newspaper today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp