Maikatan hukumar zaɓe ta ƙasa INEC, sun fara gudanar da aikin tantance masu kaɗa ƙuri’a na gwaji gabanin babban zaɓe na 2023 a yau Asabar.
Haka zalika ma’aikatan INEC ne a Jihar Ekiti ke gudanar da aiki gwajin.
A Ƙaramar Hukumar Ife ta Arewa da ke Jihar Osun, wata mai buƙata ta musamman ce ta gabato don yin gwajin tantance masu kaɗa ƙuri’a a kanta.
Karanta Wannan: INEC ki tsoma baki akan dan takara na jabu a Enugu – Kungiya mai goyon bayan APC
Kwamashinan hukumar zaɓe a Jihar Ekiti, Ayobami Salam, lokacin da yake duba yadda aikin tantance masu kaɗa ƙuri’a ke gudana a Ƙaramar Hukumar Ado a yau Asabar.
Ma’aikatan INEC ta gudanar da aikin a Ƙaramar Hukumar Somolu da ke Jihar Legas a yau ɗin nan, kuma a na gwajin ne a faɗin ƙasa.