fidelitybank

Zaben 2023: INEC ta fara zaben gwaji na BVAS

Date:

Maikatan hukumar zaɓe ta ƙasa INEC, sun fara gudanar da aikin tantance masu kaɗa ƙuri’a na gwaji gabanin babban zaɓe na 2023 a yau Asabar.

Haka zalika ma’aikatan INEC ne a Jihar Ekiti ke gudanar da aiki gwajin.

A Ƙaramar Hukumar Ife ta Arewa da ke Jihar Osun, wata mai buƙata ta musamman ce ta gabato don yin gwajin tantance masu kaɗa ƙuri’a a kanta.

Karanta Wannan: INEC ki tsoma baki akan dan takara na jabu a Enugu – Kungiya mai goyon bayan APC

Kwamashinan hukumar zaɓe a Jihar Ekiti, Ayobami Salam, lokacin da yake duba yadda aikin tantance masu kaɗa ƙuri’a ke gudana a Ƙaramar Hukumar Ado a yau Asabar.

Ma’aikatan INEC ta gudanar da aikin a Ƙaramar Hukumar Somolu da ke Jihar Legas a yau ɗin nan, kuma a na gwajin ne a faɗin ƙasa.

legit com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...
X whatsapp