fidelitybank

Zaben 2023: INEC ta dauki masu yi wa kasa hidima dubu 200

Date:

Babban Darekta Janar na hukumar yi wa ƙasa hidima, Birgediya-Janar Yusha’u Ahmed, ya ce, ‘yan bautar ƙasa 200,000 ne hukumar zaɓe mai zaman kanta ta ɗauka a matsayin ma’aikatan wucin gadi waɗanda za su gudanar da aikin zaɓe.

Ahmed ya bayyana hakan ne a wani taron manema labarai a Abuja, inda ya yi kira ga ‘yan yi wa ƙasa hidiman da su lura da wuraren da za a aike su don yin aikin zaɓe.

Karanta Wannan: A kasa a tsare a raka ba zai yi aiki ba a zaben bana – INEC

Ya kuma gargaɗe su a kan karɓar kyauta daga wajen ‘yan siyasa.

“Bai kamata ‘yan yi wa ƙasa hidima su karɓi kyauta ba ta kowace iri, kawai su tabbatar sun gudanar da aikin da ya kai su,” in ji Ahmed.

Ya ce sun tattauna da sufeto janar na ‘yan sandan Najeriya da kuma hukumar tsaro ta farin kaya wajen ganin a bai wa masu yi wa ƙasa hidimar tsaro da ta kamata.

legit news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp