fidelitybank

Zaben 2023: APGA ta fara sayar da fom ɗin takara

Date:

Kwamitin ayyuka na jam’iyyar All Progressives Grand Alliance (APGA), ya kaddamar da shirin gudanar da zabukan 2023 wanda ya fara da sayar da fom din tsayawa takara da kuma nuna sha’awa da aka shirya farawa a ranar Talata mai zuwa.

A cewar wata sanarwa da jam’iyyar APGA ta fitar, kuma aka rabawa manema labarai ranar Juma’a a Abuja, za’a fara siyar da fom na nuna sha’awa da kuma dawo da fom din takara daga ranar 29 ga Maris da 11 ga Afrilu, 2022 Sakatariyar APGA ta kasa, Abuja.

Har ila yau, ta sanar da cewa, za a gudanar da tantance ‘yan takarar majalisar dokokin kasar ne tsakanin 20 da 21 ga Afrilu, 2022, yayin da ake tantance masu neman takarar shugaban kasa da na Gwamna – 22 – 23 ga Afrilu, 2022.

Jam’iyyar ta kuma yi nuni da cewa, ‘yan takarar mata da masu fama da nakasa za su biya kashi 50% na kudaden da aka tanada a sama na duka fom na nuna sha’awa da na takara.

A halin da ake ciki, shugabannin jam’iyyar APGA sun yi jinjina ga tsohon gwamnan jihar Anambra, Cif Willy Obiano bisa ayyukan da ba a saba gani ba a cikin shekaru takwas na gwamnatinsa a jihar.

sspdf news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Duk wasu ƙawayen Amurka za su ɗanɗanar kuɗarsu – Iran

Rundunar dakarun juyin juya halin Iran ta fitar da...

Iran ta mayar da martani kan sojojin Amurka dake Qatar

Kafofin yaɗa labaran Iran sun bayyana cewa ƙasar ta...

Faransa ba ta goyon bayan Amurka na kifer da gwamnatin Iran – Barrot

Ministan harkokin wajen Faransa ya ce, ƙasarsu ba ta...

Kotu a Kano ta ɗaure masu satar Yara

Babbar kotun jihar Kano da ke zamanta a Miller...

Ba wata hujja da Amurka za ta kai wa Iran hari – Rasha

An gudanar da tattaunawa tsakanin shugaban Rasha Vladimir Putin...

Tinubu ya miƙa saƙon ta’aziyya ga mutanen Kano da Kaduna da Borno

Shugaba Bola Tinubu ya yi Alla-wadai da kisan wasu...

Amurka ta tafka babban kuskure – Iran

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya yi Alla-wadai...

Trump ya yaudari Amurkawa da Iran – Aragachi

Ministan harkokin wajen Iran, Abbas Araghchi ya bayyana cewa...

Sai an hukunta Mutanen da suka kashe ƴan ɗaurin aure – Uba Sani

Gwamnan jihar Kaduna Uba Sani ya yi Alla-wadai da...

An fara binciken fashewar wani abu da ya kashe mutane 5 da jikkata da dama a Kano

Wani abin fashewa da ake tunanin bom ne ya...

An samu fashewar wani abu a kamfanin ƴan Chana a Kano

An samu fashewar wani abu a Kamfanin Ƙarfe na...

Ma’aikacin kamfani ya kashe abokin aikinsa a Kano

Rahoton da ke yawo a kafafen sada zumunta ya...
X whatsapp