fidelitybank

Zaben 2023: Amurka ta gargadi ‘yan kasarta a Najeriya

Date:

Ofishin jakadancin Amurka a Najeriya, ya buƙaci ‘yan ƙasarsa da su zauna cikin shirin ko-ta-kwana kan yiwuwar samun zanga-zanga da kuma takaita zirga-zirga a ranar 25 ga watan Febrairu da kuma 11 ga watan Maris.

A wata sanarwa da ofishin jakadancin ya fitar a shafinsa, ya kuma shawarci ‘yan ƙasar da ke Najeriya da su guji shiga tarukan jama’a saboda za su iya rikiɗewa zuwa tarzoma.

Ofishin ya kuma shawarci ‘yan ƙasarsa da su tanadi isashen abinci da kuma ruwa a gidajensu ko da za a ƙara takaita zirga-zirga har bayan ranakun zaɓe. In ji BBC.

Sauran shawarwarin da ofishin ya bai wa ‘yan ƙasar ta Amurka da ke Najeriya sun haɗa da:

  • Tanadar abinci da ruwa na tsawon kwanaki uku
  • Samar da jakar da za ta kunshi takardun tafiye-tafiye da magani da kudi da kuma tufafi, ko da yiwuwar mutum zai iya sauya wajen zama.
  • A guji shiga tarukan jama’a.
  • A tanadi takardar shaida.
  • Zama cikin shirin ko-ta-kwana.
  • A tabbata wayar salula na da caji.
  • A kuma bibiyi labaran kafafen yaɗa labarai don sanin abin da ke faruwa.

nigeria legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...

Kisan Binuwai abun haushi ne bai kamata a ƙyale ba – Atiku

Atiku Abubakar ya yi Allah-wadai da Kisan Benue, tare...

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...
X whatsapp