fidelitybank

Zaben 2023: A shirye mu ke mu murkushe masu tayar da zaune tsaye – ‘Yan Sanda

Date:

Rundunar ‘yan sandan jihar Gombe a ranar Laraba ta sha alwashin tunkarar duk wani ko wasu mutane da ke da niyyar haddasa tabarbarewar doka da oda a jihar.

Jami’in hulda da jama’a na rundunar ‘yan sandan, ASP Mu’azu Mahid Abubakar, wanda ya bayyana hakan a wata sanarwa, ya ce, tuni rundunar ta tsaurara matakan tsaro a kan wasu muhimman kadarori da kayayyakin hukumar zabe ta kasa (INEC) a jihar.

Ya kuma kara da cewa, domin a binciki ayyukan ko masu aikata laifuka a jihar, kwamishinan ‘yan sanda Oqua Etim ya bayar da umarnin tura jami’an ‘yan sanda a kewayen cibiyoyin INEC.

A cewar sa, CP Etim ya kara gargadin ‘yan siyasa da jam’iyyunsu da su guji yin amfani da ‘yan daba wajen gudanar da ayyukan tada zaune tsaye a jihar, kamar yadda ya yi gargadin cewa duk wanda aka kama za a yi masa da gaske.

latest news in nigeria today 2022

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...

Ganduje ya dawo Najeriya bayan ya shafe wata guda a Landan

Tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Ganduje,...

Barrister Sa’idu ya kama aiki bayan ya maye gurbin Muhyi Magaji

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rantsar...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

An ceto Mutane 26 da kwale-kwale ya kife da su a Sokoto

An samu nasarar ceto mutum 29 bayan hatsarin kwale-kwale...

Barau zai mayar da filin wasan BUK na zamani

Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Barau I. Jibrin, ya...

Jami’ar Bayero ta Kano ta yi sabon shugaba

Farfesa Haruna Musa, ya karɓi ragamar shugabancin jami’ar Bayero...

Gwamnatin Kano ta amince Barau FC ta yi wasa a filin Sani Abacha

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da kungiyar kwallon kafa...

Gwamnatin Tinubu na takalar Kwankwaso da fada – Buba Galadima

Jigo a jam'iyyar NNPP, kuma na hannun tsohon gwamnan...

Newcastle United ta dauki dan wasan tsakiya Jacob daga Aston Villa

Newcastle United ta sanar da daukar dan wasan tsakiya...
X whatsapp