fidelitybank

Za mu zakulo mutanen da suka kashe Sheikh Ibrahin Albani – Gwamnan Gombe

Date:

Gwamnan Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ya ci alwashin zaƙulo mutanen da suka kashe malamin addini Sheikh Ibrahim Musa Albani Kuri.

Wata sanarwa daga fadar gwamnatin jihar ta ce wasu ɓarayi ne suka kashe malamin ranar Talata da dare yayin da suka shiga gidansa a Tabra da ke birnin Gombe.

“Muna tabbatar wa mazauna Gombe cewa za mu ci gaba da kare dukiya da rayukansu, da kuma zaƙulo waɗanda suka aikata wa malamin wannan mummunan abu,” a cewar gwamnan lokacin da ya halarci jana’izarsa a masallacin Bolari.

Rundunar ‘yan sandan Najeriya reshen jihar Gombe ta ce maharan sun kashe shehin malamin ne yayin da suka yi yunƙurin yi masa fashi.

Gwamnan ya miƙa ta’aziyyarsa ga al’ummar Gombe da kuma ƙungiyar Jama’atu Izalatil Bid’ah wa Iqamatissunnah (JIBWIS), wanda mamba ne a cikinta.

nasarawa news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp