fidelitybank

Za mu zakulo masu goyon bayan Bashar Al-assad – Syria

Date:

Shugaban gwamnatin riƙon ƙwaryar Syria, Ahmed Al-Sharaa ya ce gwamnatinsa za ta farauto sirarun mutanen da har yanzu ke nuna goyon baya ga hamɓararren shugaban ƙasar, Bashar Al-assad, domin su fuskanci shari’a bayan shafe kwana biyu ana rikici a yankin Latakia.

Al-Sharaa ya ce waɗanda suka aikata kisa kan fararen hular da ba su ji ba su gani ba za su fuskanci hukunci.

Wata ƙungiya da ke sanya idanu kan yaƙin Syria ta zargi dakarun gwamnati da aikata kisan fareren hula fiye da 160 a yankin da ke gaɓar teku.

Wani mai fafutika a yankin na Latakia ya faɗa wa BBC cewa, mayaƙan da ke goyon bayan gwamnati sun aikata kisan ba sani ba sabo a ƙauyukan da tsiraru ƴan ƙabilar Assad ta Alawi ke zama,

besda salary

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp