fidelitybank

Za mu zafafa kai hare-hare a Fasalɗinu – Isra’ila

Date:

Firaministan Isra’ila Benjamin Netanyahu ya jaddada ƙudurin sojojin ƙasar na ci gaba da kai hare-hare zuwa birnin Rafah, duk kuwa da matsin lambar ƙasashen duniya.

A wata hira da ya yi da gidan talbijin na ABC. mista Netanyahu ya ce fiye da Falasɗinawa fararen hula miliyan guda da suka fice daga Rafah da sauran yankunan Gaza, za su samu kariya.

Da aka tambaye shi ko ina wadanna fararen hula za su koma? Sai ya ce Isra’ila na ”aiki kan haka”

Wannan sanarwa na zuwa ne a daidai lokacin da Majalisar Dinkin Duniya ta ayyana cewa Falasɗinawa ba su da wata sauran kariya a Rafah.

Ƙungiyar Tarayar Turai da Amurka da Birtaniya sun bayyana damuwarsu kan ci gaba da hare-haren.

A nata ɓangare, ƙungiyar Hamas ta ce hare-hare ta sama da Isra’ila ta kai kwanaki huɗu da suka gabata sun kashe Isra’ilawa biyu da ƙungiyar garkuwa da su tare da jikkata takwas daga ciki.

www nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp