fidelitybank

Za mu yi nazari akan kalaman Amurka na kai hari Abuja – ‘Yan sanda

Date:

Rundunar ƴan sandan Najeriya ta ce za ta yi nazari kan gargaɗin da Ofishin Jakadancin Amurka da ke Abuja ya fitar, inda ya yi gargaɗi kan yiwuwar kai hare-hare a ƙasar, musamman babban birnin.

A wata sanarwa da ta fitar a ranar Litinin, kwana ɗaya bayan gargadin Amurkan da ma Birtaniya, hukumar ƴan sandan ta ce yin nazarin ya zama wajibi saboda kasancewar rundunar ce kan gaba wajen tabbatar da tsaro na cikin gida.

“Ba za mu yi biris da bayanan leƙen asiri kan barazanar tsaro ba, duk da cewa babu wani abu na tashin hankali da ke faruwa kuma a shirye muke mu yi duk abin da ya dace don shawo kan duk wata barazana.

Bayan haka kuma, rundunar ta ce Babban Sufeton ƴan sanda Usman Alkali Baba, ya bayar da umarnin dukkan kwamishinonin ƴan sanda na jihohin ƙasar su zama cikin shiri tare da sake dabaru don samar da tsaro ga jama’a.

“Rundunar ƴan sanda za ta ci gaba da aiki da sauran hukumomin tsaro don samar da zaman lafiya a Najeriya, musamman babban birnin ƙasar.

Kazalika rundunar ƴan sandan ta sanar da ƙaddamar da aiki na musamman mai taken “Operation Darkin Gaggawa” a shirye-shiryenta na daƙile duk wata barazanar tsaro.

punch newspaper headlines today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp