fidelitybank

Za mu yi maganin ‘yan bani na iyan Buhari – El-Rufa’i

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sha alwashin cewa, ‘yan siyasar da ke cikin wannan gwamnati da ake kyautata zaton za su dakile burin dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, a jam’iyyar APC a lokacin zabe.

Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, gwamnan ya bayyana hakan ne a jiya a wata hira da ya yi da BBC Hausa.

Gwamnan wanda a baya ya bayyana cewa, wasu daga cikin kusoshin fadar shugaban kasa na shirin yiwa Tinubu zagon kasa, ya ce ba sa tsoron ‘yan bangar.

Karanta Wannan: Yankin Kudu maso Yamma ne zai gaji Buhari – Tinubu

“Mutunta mutane ba tsoro ba ne, na rantse ba ma jin tsoron kowa a kasar nan, don haka ba ma jin tsoro, muna da mutunci amma idan ka nuna mana kai ba dattijo ba ne, na rantse za mu yakar ka,” in ji shi.

Gwamna El-Rufai dai ya haifar da cece-kuce a ranar Laraba lokacin da ya bayyana a wata hira da ya yi cewa wasu mutane a Aso Rock suna yi wa tsohon gwamnan Legas aiki.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...

Sojoji sun kama ɗan kasar China da zargin kai wa ƴan Boko Haram kayayyaki

Rundunar sojojin ƙasar nan ta kama wani dan kasar...

Isra’ila ta tsokano tsuliyar Dodo – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei ya ce...

Da sani na Isra’ila ta kai hari Iran – Trump

Shugaban Amurka, Donald Trump ya bayyana cewa, yana sane...
X whatsapp