fidelitybank

Za mu yi maganin ‘yan bani na iyan Buhari – El-Rufa’i

Date:

Gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufai, ya sha alwashin cewa, ‘yan siyasar da ke cikin wannan gwamnati da ake kyautata zaton za su dakile burin dan takarar shugaban kasa, Bola Tinubu, a jam’iyyar APC a lokacin zabe.

Kamar yadda jaridar Daily Trust ta ruwaito, gwamnan ya bayyana hakan ne a jiya a wata hira da ya yi da BBC Hausa.

Gwamnan wanda a baya ya bayyana cewa, wasu daga cikin kusoshin fadar shugaban kasa na shirin yiwa Tinubu zagon kasa, ya ce ba sa tsoron ‘yan bangar.

Karanta Wannan: Yankin Kudu maso Yamma ne zai gaji Buhari – Tinubu

“Mutunta mutane ba tsoro ba ne, na rantse ba ma jin tsoron kowa a kasar nan, don haka ba ma jin tsoro, muna da mutunci amma idan ka nuna mana kai ba dattijo ba ne, na rantse za mu yakar ka,” in ji shi.

Gwamna El-Rufai dai ya haifar da cece-kuce a ranar Laraba lokacin da ya bayyana a wata hira da ya yi cewa wasu mutane a Aso Rock suna yi wa tsohon gwamnan Legas aiki.

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp