fidelitybank

Za mu yi amfani da Aljannu ga duk kasar da ta takale mu – Bokayen Nijar

Date:

Kungiyoyin Bokayen a jamhuriyar Nijer sun yi alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa.

Sun bayyana haka ne yayin ganawarsu da shugaban mulkin sojin kasar Abdurrahmane Tchiane a fadar Gwamnati dake yamai a jiya Alhamis.

An yi ganawar ne kan halin da Nijar ke ciki da kuma zargin da janar Abdourahamane Tiani ya yi wa wasu kasashe na bai wa Faransa hadin kai don shuka wa Nijar makarkashiya.

A yan kwankin nan ana cigaba da samun sa in sa tsakanin nijer din da makwabciyarta Najeriya, kan zargin hada kai da kasashen yamma irinsu Faransa wajen haddasa rikici a Nijer zargin gwamantin Najeriya ta musanta

Bokayen basu kama sunan kasar da suke wa barazanar ba, to sai dai shugaba Tchiani ya gode da goyan bayan da suka nuna wa gwamnatin sojin kasar a wannan lokaci da yace makiya sun sawo kasar a gaba.

Kawo yanzu dai babu wani martani daga gwamnatin Najeriya ko kuma bokayen dake Najeriya kan wannan batu.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan ÆŠaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp