fidelitybank

Za mu yi amfani da Aljannu ga duk kasar da ta takale mu – Bokayen Nijar

Date:

Kungiyoyin Bokayen a jamhuriyar Nijer sun yi alkawarin yin amfani da rundunonin aljannunsu kan duk kasashen da ke yi wa Nijar zagon kasa.

Sun bayyana haka ne yayin ganawarsu da shugaban mulkin sojin kasar Abdurrahmane Tchiane a fadar Gwamnati dake yamai a jiya Alhamis.

An yi ganawar ne kan halin da Nijar ke ciki da kuma zargin da janar Abdourahamane Tiani ya yi wa wasu kasashe na bai wa Faransa hadin kai don shuka wa Nijar makarkashiya.

A yan kwankin nan ana cigaba da samun sa in sa tsakanin nijer din da makwabciyarta Najeriya, kan zargin hada kai da kasashen yamma irinsu Faransa wajen haddasa rikici a Nijer zargin gwamantin Najeriya ta musanta

Bokayen basu kama sunan kasar da suke wa barazanar ba, to sai dai shugaba Tchiani ya gode da goyan bayan da suka nuna wa gwamnatin sojin kasar a wannan lokaci da yace makiya sun sawo kasar a gaba.

Kawo yanzu dai babu wani martani daga gwamnatin Najeriya ko kuma bokayen dake Najeriya kan wannan batu.

vgn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp