fidelitybank

Za mu yaki Isra’ila ba tare da shamaki ba – Hezbollah

Date:

Shugaban Hezbollah ya yi gargaɗin cewa ƙungiyar ta Lebanon za ta yi yaƙi ba tare da bin wata ƙa’ida ko shamaki ba, idan har rikici ya kaure tsakaninta da Isra’ila.

Hassan Nasrallah, ya kuma gargaɗi ƙasar Cyprus, da cewa za ta yaba wa aya zaƙinta, idan mamba a ƙungiyar Tarayyar Turan, ta bar sojojin saman Isra’ila su yi amfani da sansanoninta wajen kai hari a Lebanon.

Ya ce, Hezbollah ba ta neman a faɗaɗa yaƙin, amma a shirye take ta ce cas, idan aka ce mata kulle.

Shugaban ya ƙara da cewa babu wani wuri da makamansu ba za su iya kaiwa ba a duk cikin Isra’ila.

Nasrallah na magana ne kwanaki kaɗan bayan ƙungiyar ta fitar da wani bidiyon jirgin leken asiri, da ke nuna wasu muhimman wuraren tsaron soji, na Isra’ila.

Masu sharhi sun ce ta yi hakan ne, don tauna tsakuwa, don aya ta ji tsoro. A cewar

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp