fidelitybank

Za mu tursasa INEC ta rinƙa wallafa sakamakon zaɓe ta Intanet – Majalisa

Date:

Kwamitin majalisar dattawa mai kula da al’amuran zaɓe, ya ce zai tursasa wa hukumar zaɓe mai zaman kanta INEC ta riƙa shigar da sakamakon zabe a intanet.

Shugaban kwamitin, Sanata Sharafadeen Alli, ya shaida wa gidan talabijin na Channels a ranar Talata cewa, dokar da ake bi a yanzu ba ta tilasta wa INEC shigar da sakamakon zabe a kan intanet ba, amma kwamitin na ƙoƙarin gyara dokar.

Baya ga sauran sauye-sauyen da ake yi na gudanar da zabe, Alli ya ce kwamitin ya bayar da shawarar warware duk wasu rikita-rikitar tsayar da ƴan takara kafin zabe da tare kuma da inganta fasahar da ake amfani da ita lokacin zabe, sai kuma magance matsalolin da aka samu a baya na amfani da fasaha a zabuka.

latest legit news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp