fidelitybank

Za mu tallafawa Najeriya ta murƙushe ƴan ta’adda – Amurka

Date:

Shugaban ƙasa, Bola Tinubu, ya tattauna batutuwan da suka shafi tsaro a yammacin Afirka da sakataren harkokin wajen Amurka Antony Blinken da ke ziyarar aiki a ƙasashen Afirka hudu.

Blinken ya ce, Amurka ta kuduri aniyar haɗa ƙarfi da ƙarfe kan tsaro da Najeriya” yayin da ƙasashen biyu ke yaƙi da masu iƙirarin jihadi a yankin.

Najeriya ta kuma sha fama da tashe-tashen hankula a arewaci da kuma babban birnin tarayya Abuja, inda wasu gungun ‘yan bindiga suka addabi al’umma tare da yin garkuwa da jama’a domin neman kuɗin fansa.

Ƙasashe a yankin Sahel na fuskantar tabarbarewar zaman lafiya, bayan juyin mulkin da sojoji suka yi a hudu daga cikin mambobi 15 na ƙungiyar Ecowas.

Amurka dai na ci gaba da yunƙurin ganin ta ci gaba da yin tasiri a nahiyar Afirka, a daidai lokacin da Rasha da China ke fafatawa.

legit news 
nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp