fidelitybank

Za mu takawa Osimhen birki – Equitorial Guinea

Date:

Mai tsaron ragar Equatorial Guinea, Jesús Owono, ya sha alwashin dakatar da dan wasan Najeriya Victor Osimhen lokacin da kungiyoyin biyu suka fafata a gasar cin kofin kasashen Afrika (AFCON) da za a yi ranar Lahadi.

Owono ya kuma yi alkawarin dakatar da abokan wasan Osimhen Samuel Chukwueze, Kelechi Iheanacho, Ademola Lookman, Moses Simon, Terem Moffi da Ahmed Musa.

Dukkan kungiyoyin biyu suna rukunin A ne tare da kasar Ivory Coast mai masaukin baki.

Osimhen shi ne ya fi zura kwallo a raga a gasar neman gurbin shiga gasar AFCON ta 2023 da kwallaye 10.

Dan wasan Napoli ya wuce Sadio Mane na Senegal.

Da yake magana a taron manema labarai na gabanin wasan, Owono ya ce, “Zan yi iya kokarina wajen dakatar da Victor Osimhen da sauran ‘yan wasan Super Eagles domin samun sakamako mai kyau a wasan farko.”

Lokacin da za a take wasan shine 3:00 na yamma.

bbc news nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp