fidelitybank

Za mu shiri mai inganci don kammala aikin Hajjin 2025 a kan lokaci – NAHCON

Date:

Shugaban Hukumar Alhazai ta Kasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya tabbatar da cewa Hukumar tana cikin shiri mai inganci domin kammala dukkan shirye-shiryen da suka shafi gudanar da Hajj 2025 cikin lokaci, duk da ƙalubalen da aka fuskanta a baya.

Shugaban Hukumar Hajj ya bayyana hakan ne yayin daya karbi ziyarar girmamawa daga kungiyar ‘Independent Hajj Reporters’ (IHR), wacce take da matuƙar muhimmanci a cikin masana’antar Hajj da Umrah ta Najeriya.

Ziyarar, wanda Alhaji Ibrahim Muhammad, Mai Kwamishinan IHR na Kasa, ya jagoranta, taba da damar tattaunawa mai ma’ana da kuma musayar ra’ayoyi masu amfani wajen inganta ayyukan Hajj a nan gaba.

Shugaban NAHCON, Professor Usman, ya gode wa IHR bisa ci gaba da haɗin kai da kuma yabo da suke ba wa jagorancin Hukumar.

Ya ce, “Ayyukan IHR suna ƙarfafa ɗawainiya da burinmu na ci gaba da inganta ayyukan Hajj, musamman wajen cika bukatun al’ummar masu aikin Hajj daga Najeriya.”

A cikin tattaunawar, IHR ta bayyana sha’awar ganin NAHCON ta ci gaba da amfani da damar da ake da ita don tabbatar da nasarar gudanar da Hajj 2025. Kungiyar ta yabawa da ƙudurin NAHCON na aiki da sauri da ƙarfi duk da kalubalen da ake fuskanta.

Professor Usman ya tabbatar wa tawagar IHR cewa NAHCON tana cikin shirin da zai tabbatar da cewa an gudanar da Hajj 2025 cikin nasara.

Ya ce, “Hukumar tana mai da hankali kan aiwatar da dukkan sharuɗɗan da ma’aikatar Hajj da Umrah ta Saudiyya ta ƙayyade domin Hajj 2025. Muna aiki tuƙuru don tabbatar da cewa an kammala aikin cikin lokaci.”

Shugaban NAHCON ya ƙara da cewa, “Mun fara aiwatar da sabon tsarin aiki mai gaggawa wanda zai taimaka wajen cimma dukkan muhimman lokutan da aka sanya, duk da duk matsalolin da muka fuskanta a baya.”

A karshe, ya tabbatar da cewa NAHCON na ɗaukar IHR a matsayin abokan hulɗa masu mahimmanci a wannan tafiya.

latest news 
in nigeria today 2021 punch

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...

Alhazai Miliyan Ɗaya da Rabi ke tsayuwar Arfa

Dubun dubatar alhazai daga sassan duniya na hawan Arafa...

Sarkin Kano na 15 ya dakatar da yin hawan Sallah

Mai martaba Sarkin Kano na 15, Alhaji Aminu Ado...

Maniyacin jihar Kano da yake kokarin zama Alhaji ya rasu a Saudiyya

Daya daga cikin alhazan jihar Kano, Shu’aibu Jibrin, an...

Tinubu ya bayar da tallafin Biliyan Biyu da Tirela 20 na Shinkafa ga al’ummar Mokwa

Mataimakin shugaban kasa, Kashim Shettima ya ce, shugaban ƙasar...

Gwamna Adeleke na Osun ya gana da Tinubu

Gwamnan jihar Osun Ademola Adeleke ya kai ziyara ga...

An samu gawar mutane 7 a ambaliyar Neja

Rahotonni na cewa masu aikin ceto sun zaƙulo gawar...
X whatsapp