fidelitybank

Za mu sha kayi a hannun Rasha idan Amurka ta juya mana baya – Ukraine

Date:

Shugaban ƙasar Ukraine Volodymyr Zelensky ya shaida wa manema labarai cewa Ukraine za ta sha kashi a yaƙinta da Rasha idan Washington, babban mai mara mata baya, ta janye tallafin da ta ke ba ta.

Shugaban na Ukraine ya ce ”zai yi matuƙar haɗari idan muka rasa haɗin kai a Turai, kuma abin da ya fi muhimmanci shi ne haɗin kai tsakanin Ukraine da Amurka”.

Zaɓaɓɓen shugaban ƙasar Amurka Donald Trump ya yi yakin neman zaɓe kan alƙawarin kawo ƙarshen shigar Amurka cikin yake-yake a maimakon haka zai yi amfani da kuɗaɗen masu biyan haraji wajen inganta rayuwar Amurkawa.

Ya ce zai kawo karshen yaƙin Rasha da Ukraine cikin sa’o’i 24, ba tare da bayyana yadda za a cimma hakan. “Idan za su yanke tallafi, ina tsammanin za mu yi asara,” Zelensky ya faɗa wa Fox News.

Da aka tambaye shi ko Trump zai iya shawo kan Putin don kawo ƙarshen yaƙin, Zelensky ya amsa da cewa: “Ba abiu ne mai saukƙ ba amma eh, zai iya saboda ya fi Putin jajircewa.”

sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Talauci da rashin tsaro na iya barazana ga zaɓen 2027 – Rahoto

Ƙungiyar fafutikar kare haƙƙin ɗan'adam da tabbatar da dimokuraɗiyya...

Tinubu ya aike da sakon ta’aziyya ga iyalan Dantata

Shugaban kasa, Bola Tinubu ya aike da saƙon ta'aziyarsa...

Dangantaka tsakanin Amurka da Canada ta yi tsami

Shugaban Amurka Donald Trump ya ce zai yanke dukkan...

An yi jana’izar Kwamandojin sojinta da masana nukiliyar Iran da Isra’ila ta kashe

Iran ta gudanar da jana'izar mutum 60, ciki har...

Za a binne Attaijirin dan kasuwar nan na Kano Dantata a Dubai

Allah ya yi wa attajirin ɗan kasuwar nan na...

Dalori ne ya maye gurbin Gnaduje a shugabancin APC

Mataimakin shugaban jam'iyyar APC na yankin arewa, Ali Bukar...

IGP ya ba da umarnin bincike kan bidiyon ƙorafin wani tsohon ɗansanda

Babban Sufetan ‘Yan Sandan Najeriya, Kayode Adeolu Egbetokun, ya...

Amurka za ta bayar da gudunmawar dala miliyan 30 ga ‘yan Gaza

Amurka za ta ba da tallafin dala miliyan talatin...

Iran na binciken ɓarnar da aka yi cibiyoyin nukiliyar ƙasar

Ministan harkokin waje na Iran ya amince an yi...

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karo na farko

Japan ta zartar da hukuncin kisa a karon farko...

Sojoji na zaman makoki na kwanaki 3 bayan an kashe Jami’ai 17

Rundunar Sojin sama ta bayyana fara zaman makoki na...

‘Yan Ta’adda ba za su samu mafaka ba a Nasarawa ba – Gwamna

Gwamnan jihar Nasarawa, Abdullahi Sule ya musanta zargin da...
X whatsapp