fidelitybank

Za mu sanyawa Shannu dan kunne mai amfani da fasahar zamani – Gwamnati

Date:

Gwamnatin tarayya ta ƙaddamar da shirin maƙala wa dabbobi ɗan-kunnne mai amfani da fasahar zamani

Ɗan-kunnen zai taimaka ne wajen sanin tarihi da bayanan da suka shafi dabba da kuma bin labinta a duk inda take.

Gwamnatin ta ƙaddamar da shirin ne tare da haɗin-gwiwa da ƙungiyoyin makiyaya da nufin magance matsalar satar shanu da inganta kasuwancinsu a gida da wajen Najeriya.

Gwamnatin ta bayyana cewa, lokaci ya yi da ya kamata a cusa fasahar zamani a cikin harkar kiwo ta yadda za ta ci gajiyar cigaban a da ake samu.

Shirin, a cewar gwamnati zai taimaka wajen magance matsalolin da makiyaya ke fama da su kasar, musamman satar shanu, da rashin rumbun bayani a kan dabbobi da zai taimaka wajen fito da tsare-tsare na inganta harkar kiwo fataucin dabbobi ko nama da sauran abubuwan da suke samarwa.

bbc news nigeria today live

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ganduje ba dan cin hanci ba ne – Martanin Garba Ga Gwamnatin Kano

Tsohon kwamishinan yaɗa labarai na Jihar Kano, Muhammad Garba,...

Kungiyar Malaman Jami’o’i bangaren BUK sun yi zanga-zangar Lumana

Kungiyar Malaman Jami’o’i (ASUU), reshen Jami’ar Bayero Kano (BUK),...

An gargadi Borno da Yobe da Jigawa su zama cikin shirin ambaliya

Akwai yiwuwar samun ambaliya a jihohin Borno, Jigawa da...

Kano na cikin jihohin da ba su yi katin zabe sosai ba – INEC

Bayanan da hukumar zaɓe mai zaman kanta ta Najeriya...

Mun gano filin wasa na Sani Abacha ba shi da inganci – NPFL

Hukumar shirya gasar cin kofin kwararru ta kasa (NPFL),...

Jirgin ƙasa daga Abuja zuwa Kaduna ya ya fadi

Jirgin ƙasa ɗauke da fasinjoji da ya taso daga...

Jami’in mu bai saci naira biliyan 6.5 ba – Gwamnatin Kano

Gwamnatin Jihar Kano ta karyata rahoton da ya zargi...

Gwamnatin Kano ta gargadi Matasa da ‘yan Gwangwan kan sayen kayan gwamnati

Gwamnatin Jihar Kano ta gargadi matasa da ’yan kasuwa...

NIMET ta gargai Borno kan ambaliya da sauran jihohi

A baya-bayan nan ne hukumar hasashen yanayi ta Najeriya...

An kashe kwamandan Boko Haram a tafkin Chadi

Sojojin Jamhuriyar Nijar sun sanar da kisan wani jagoran...

Hisbah za ta yi wa ‘yan Daban Kano aure

Rundunar Hisbah ta jihar Kano ta sanar da wani...
X whatsapp