fidelitybank

Za mu sake zaɓen ƙananan hukumomi saboda hukuncin kotu – Gwamnan Rivers

Date:

Gwamnan jihar Rivers, Siminalaya Fubara ya ce za su yi amfani da hukuncin da kotun ƙoli ta yanke kan sahihancin shugabancin majalisar dokokin jihar da zaɓen ƙananan hukumomin jihar.

A ranar Juma’a ce kotun ƙolin ta rushe zaɓen ƙananan hukumomin jihar, sannan ta ce tsagin Martin Chike Amaewhule, wanda ke tare da Ministan Abuja, Nyesome Wike ne sahihin shugaban majalisar, inda ta buƙaci babban bankin Najeriya ya dakata da ba jihar kasonta na tarayya har sai gwamnan ya gabatar da kasafi a gaban majalisar.

“Muna bin doka da oda, duk da cewa za mu iya yin kuskure a matsayinmu na ƴan’adam. Kasancewar hukuncin kotu ya rushe zaɓaɓɓun shugabannin ƙananan hukumominmu, ina umartar dukkansu su miƙa aiki ga shugabannin aikace-aikace na ƙananan hukumomi, waɗanda za su yi riƙo kafin a sake gudanar da sabon zaɓe.”

Ya yi kira ga ƴan jihar su kwantar da hankalinsu, tare da cigaba da gudanar da ayyukansu ba tare da tashin hankali ba.

the sun newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp