fidelitybank

Za mu sake duba Jarrabawar UTME ta shekarar – JAMB

Date:

Hukumar shirya jarrabawar shiga manyan makarantu (JAMB) ta ce, za ta sake duba Jarrabawar UTME ta shekarar 2025, bayan korafe-korafe da yawa daga jama’a kan matsalolin fasaha da tambayoyi da ba su cika ba, da kuma sakamakon ƙaramin maki ba kamar yadda aka saba ba.

A cikin wata sanarwa da jami’in hulda da jama’a na hukumar, Fabian Benjamin ya fitar, JAMB ta bayyana cewa ta karɓi “ƙorafe-ƙorafe da ba su saba ba” tun bayan fitar da sakamakon jarrabawar a ranar Jumma’ar da ta gabata.

Sanarwar ta ce wannan ƙoƙorafe-ƙorafen ne ya saka hukumar ta yanke shawarar yin bincike cikin gaggawa saɓanin yadda aka saba yi a baya watanni bayan kammala jarrabawar.

An haɗa ƙwararru daga fannin kimiyyar kwamfuta da masu kimanta jarrabawa da shugabannin jami’o’i don taimakawa a aikin.

JAMB ta tabbatar da cewa idan aka gano wata matsala a tsarin, za ta ɗauki matakan gyara da suka dace nan take.

A halin yanzu kuma, rahotanni na nuna cewa dubban waanda suka rubuta jarabawa na shirin shigar ƙara a kotu bisa zargin rashin daidaito a gudanar da jarabawar.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ƙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar Ɗangote wajen haƙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ‘Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar ƴan Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...

Gwamnatin Tinubu ta jefa al’umma fiye da miliyan 150 cikin tsananin talauci – NLC

A daidai lokacin da gwamnatin shugaban Najeriya Bola Ahmed...

Sojoji sun ce sun hallaka ƴan Ta’adda 60 a jihar Borno

Dakarun sojijin Operation Haɗin-Kai sun ce sun kashe ƴan...
X whatsapp