fidelitybank

Za mu sake doke Banyana Banyana a gidan ta – Waldrum

Date:

Babban kocin Super Falcons, Randy Waldrum ya ce kungiyarsa za ta nuna kimarta a matsayin ta na Afirka ta hanyar doke Banyana Banyana ta Afirka ta Kudu a Pretoria mako mai zuwa.

‘Yan Afirka ta Yamma sun yi nasarar doke kungiyar Desiree Ellis da ci 1-0 a wasan farko na neman gurbin shiga gasar Olympics ta 2024 a Abuja ranar Juma’a.

Super Falcons sun mamaye wasan gaba daya kuma sun yi rashin sa’a ba su kara zura kwallo a raga ba.

Kungiyoyin biyu za su sake karawa a wasa na biyu ranar Talata mai zuwa.

Waldrum ya tabbatar da cewa tawagarsa za ta yi aikin kuma za ta dauki tikitin zuwa Paris 2024.

“Game da abin da nake ji game da karawa ta gaba, babu wani bambanci da za mu ci nasara da biyu (makallai) maimakon daya,” in ji Ba’amurke a yayin ganawarsa da manema labarai bayan wasan.

“Har yanzu ina jin kamar dole ne mu je mu sami sakamako a can.

“Ba ma so mu je mu zauna mu yi kokarin kare da kuma rike wannan nasara.

“Ina ganin har yanzu muna son nuna cewa mu ne mafi kyawun kungiya a Afirka kuma mu ne mafi kyawun kungiya. Ina tsammanin mun nuna hakan a daren yau, kuma za mu sake nuna shi mako mai zuwa. “

nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp