fidelitybank

Za mu sabunta tsarin shirye-shiryen makarantun gwamnati zuwa na zamani – Kano

Date:

Gwamnatin jihar Kano, ta amince da tsarin sabunta wasu shirye-shiryen makarantun gwamnatin jihar a kan kudi Naira miliyan 32, 940, 000.00 da kuma fitar da Naira miliyan 19, 800, 000.00, domin daukar nauyin gudanar da gasarĀ  marigayi Janar Murtala Ramat Muhammad wanda aka saba gudanarwa a duk shekara.

Kwamishinan yada labarai, Kwamrade Muhammad Garba ne ya sanar da hakan cewa, an amince da sakin Naira miliyan 22, 220, 000.00, domin gudanar da wani taron karawa juna sani na kwana biyu kan harkokin hukumar bankuna ga malaman kur’ani (Alarammomi) a wani mataki na baiwa makarantun Tsangaya damar zama masu cin gashin kansu da masu dogaro da kai don rage talauci a cikin tsangaya.

Kwamishinan ya bayyana cewa, kowace tsangaya za a samar mata da injin biometric da na’urar daukar hoto da na’urar POS ta android da dai sauransu.

sun news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Najeriya na neman dala biliyan 25 na bututun iskar gas zuwa Turai

Najeriya na neman dala biliyan 25 a matsayin kuɗin...

‘Yan sa-kai biyu ne suka mutu a harin da muka kai Zamfara – Sojoji

Rundunar sojin sama ta Najeirya ta tabbatar da kai...

Dakarun sojin ruwa a Najeriya sun yi kaɗan wajen tsaron ʙasa – Emmanuel Ogalla

Babban hafsan sojin ruwa na Najeriya ya ce dakarunsa...

Juma’a da Litinin ranakun hutun Sallar Layya – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta ayyana ranakun Juma'a da Liitnin masu...

Gwamnatin Neja zai haɗa kai da matatar ʊangote wajen haʙo ɗanyen man fetur

Gwamnan jihar Neja, Umar Bago, ya nemi aikin haɗin...

Tchiani ya zargi Najeriya, Faransa, China da Amurka wajen cutar da Nijar

Shugaban sojin Nijar, Janar Abdourahmane Tchiani, ya zargi Najeriya...

An ceto yara 12 da aka yi safararsu a jihar Abia

Rundunar ā€˜Yan Sandan Najeriya ta ce jami'anta sun samu...

A na neman kusan Mutane 400 da suka ɓace a ambaliyar Neja

A na ci gaba da ayyukan ceto bayan ambaliyar...

Mun bayar da hutu ranar Litinin bisa jimamin mutuwar Ę“an Wasa – Gwamnatin Kano

Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya ayyana ranar...

Tun farko na shaida wa Tinubu ba zan zaɓe shi ba – Amaechi

Tsohon ministan sufuri na Najeriya, Rotimi Amaechi ya ce...

Fernandes na duba yiwuwar barin Man Utd zuwa Al-Hilal

Bruno Fernandes na duba yiwuwar ficewa daga Manchester United...
X whatsapp