fidelitybank

Za mu rama abun da Najeriya ta yi mana a AFCON – Guinea-Bissau

Date:

Kociyan Guinea-Bissau, Baciro Cande, ya gargadi Najeriya cewa kungiyarsa za ta rama kashin da ta sha a hannun Super Eagles a gasar cin kofin nahiyar Afirka na 2021, AFCON, a Kamaru.

Cande ya yi wannan gargadin ne gabanin fafatawar da Guinea-Bissau ta 2023 na neman shiga gasar AFCON da Najeriya a yammacin ranar Juma’a a filin wasa na Abuja.

Ku tuna cewa Najeriya ta lallasa Guinea-Bissau da ci 2-0 a wasan daf da na kusa da na karshe a gasar AFCON ta 2021.

“Za mu yi duk mai yiwuwa don doke Najeriya a Abuja a matsayin ramuwar gayya kan asarar da aka yi mana a karo na karshe da muka yi karawa a gasar AFCON a Kamaru,” Cande ya shaida wa Completesports.

“Wasa ne mai tsauri kuma mun ba shi mafi kyawun mu amma mun sha kashi. Nagartar Super Eagles ne ya basu nasara.

“Amma mun inganta kuma mun koyi daga kurakuranmu kuma za mu tabbatar da cewa ba za mu sake maimaita irin wannan ba.”

Lokacin tashi wasan shine karfe 5 na yamma.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp