fidelitybank

Za mu mika matatun man fetur din Kaduna da na Warri hannun ‘yan kasuwa – NNPCL

Date:

Babban kamfain mai na kasa NNPCL, ya bayyana aniyarsa ta mayar da matatun man fetur na ƙasar da ke Warri da na Kaduna hannun ‘yan kasuwa.

Cikin wata sanarwa da kamfanin ya wallafa shafin na X, NNPCL ya ce ya ɗauki matakin ne domin ci gaba da gudanarwa tare da kula da matatun biyu.

An kafa matatar Warri – wadda ke jihar Delta a yankin kudu maso kudancin ƙasar – a shekarar 1978.

Matatar na da ƙarfin da za ta iya tace gangar mai 125,000 a kowace rana, sannan tana iya tace wasu sinadaran masu alaƙa da albarkun man fetur.

An kafa matatar ne da nufin samar da mai ga yankunan kudanci da kudu maso yammcin ƙasar.

A ɗaya ɓangaren kuma an ƙaddamar da matatar mai ta Kaduna – da ke arewacin ƙasar – a shekarar 1980, domin samar da man fetur ga yankin arewacin Najeriya.

Matatar na da ƙarfin tace gangar 110,000 a kowace rana.

taraba state today news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp