fidelitybank

Za mu mayar da mumunan martani ga Isra’ila

Date:

Ministan harkokin wajen Iran, Hossein Amirabdollahian, ya yi gargaɗin cewa ƙasarsa za ta mayar da mummunan martani cikin gaggawa idan Isra’ila ta yi abin da ya saɓa wa muradunta.

Mista Amirabdollahian ya shaida wa kafar yaɗa labaran NBC ta Amurka kasa da kwana guda bayan wani harin da ake kyautata zaton jiragen yakin Isra’ila ne suka kai Isfahan da ke tsakiyar kasar Iran.

Wakiliyar BBC ta ce takaitaccen harin isra’ila, wanda ba ta ɗauki alhaki ba a hukumance, ya ba Iran damar sassautawa kafin daukar mataki.

Martanin da Tehran ta yi a ranar Juma’a – wanda ta yi watsi da al’amuran da suka faru a safiyar Juma’a – ya nuna alamun za a iya kwantar da tarzoma tsakanin ɓangarorin biyu masu rikici da juna

today nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp