fidelitybank

Za mu mayar da martani da yaren da aka fi fuskanta – Iran

Date:

Shugaban ƙasar Iran Ebrahim Raisi ya ce ƙasarsa ta shirya tattaunawar sulhu.

Mista Raisi ya ce “idan kai mai yawan surutu ne da ɓaɓatu, to mu ba haka muke ba, kuma ba mu bar teburin sulhu ba.”

A lokaci guda kuma, ya ce “yaren da ake amfani da shi domin tunzura Iran ba zai karya mana gwiwa ba.”

Ebrahim Raisi ya kwatanta manufofin harkokin wajen ƙasar da na lokacin Hassan Rouhani yana cewa lokacin da mutum zai nemi cinikayya kan makamanmu, kuma a yi shi yadda ya ga dama.”

“Jiya, wasu mutane sun ce, ba za mu iya rubuta taken mutuwar Isra’ila ba da makamai, wanda zai janyo zaman ɗarɗar ga makiyanmu, amma yau makaman rokarmu za su iya sauka a tsakiyar birnin maƙiyanmu domin su fahinci laifukan da suke yi da kuma kisan kiyashin da suke yi.”

thisdaynews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp