fidelitybank

Za mu mayar da martani da yaren da aka fi fuskanta – Iran

Date:

Shugaban ƙasar Iran Ebrahim Raisi ya ce ƙasarsa ta shirya tattaunawar sulhu.

Mista Raisi ya ce “idan kai mai yawan surutu ne da ɓaɓatu, to mu ba haka muke ba, kuma ba mu bar teburin sulhu ba.”

A lokaci guda kuma, ya ce “yaren da ake amfani da shi domin tunzura Iran ba zai karya mana gwiwa ba.”

Ebrahim Raisi ya kwatanta manufofin harkokin wajen ƙasar da na lokacin Hassan Rouhani yana cewa lokacin da mutum zai nemi cinikayya kan makamanmu, kuma a yi shi yadda ya ga dama.”

“Jiya, wasu mutane sun ce, ba za mu iya rubuta taken mutuwar Isra’ila ba da makamai, wanda zai janyo zaman ɗarɗar ga makiyanmu, amma yau makaman rokarmu za su iya sauka a tsakiyar birnin maƙiyanmu domin su fahinci laifukan da suke yi da kuma kisan kiyashin da suke yi.”

nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sudan ta Kudu ta yi ta’aziyyar Buhari

Mukaddashin Ministan Harkokin Wajen Sudan ta Kudu, Ambasada Akuei...

Trump ya na fama da cuta mai kumbura kafa da toshewar hanyar jini

A ranar Alhamis ne Fadar White House ta sanar...

Yadda aka gudanar da addu’o’in Buhari a Villa

A ranar Alhamis ne aka gudanar da addu'o'i ga...

Rasha tarnaki ce a wajen Tarayyar Turai – Jamus

Shugaban gwamnatin Jamus Friedrich Merz ya shaidawa BBC cewa...

Amurka ba ta goyon bayan Isra’ila a harin Syria – Trump

Amurka ta ce ba ta goyon bayan hare-haren da...

Tinubu zai zo Kano ta’aziyyar Dantata

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu zai kai ziyara Kano yau...

Tarayyar Turai tamince da ƙaƙaba wa Rasha sabbin takunkumai

Ƙungiyar Tarayyar Turai ta amince da ƙaƙaba wa Rasha...

Gwamnan Filato ya zargi Jami’ai da kin kama ‘yan bindiga

Gwamnatin jihar Filato ta zargi jami'an sojojin ƙasar da...

Za a yi wa Buhari addu’a a Abuja

Gwamnatin Tarayya za ta jagoranci gudanar da taron addu'o'i...

Buhari ya ban umarni na kula da Talakawan Najeriya – Peter Obi

Jagorar jam'iyyar LP a Najeriya, Peter Obi ya ce,...

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...
X whatsapp