fidelitybank

Za mu magance matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta – Tinubu

Date:

Shugaban kasa Bola Tinubu, ya ba da umarnin sake dawo da tsarin ciyar da ɗaliban makaranta domin magance ƙalubalen rashin zuwan yara makaranta.

Tsohon shugaban Najeriya, Muhammadu Buhari ne ya dakatar da tsarin bayan shafe shekaru ana tafiyar da shi.

Sai dai a yanzu shugaba Tinubu ya ba da umarnin a farfaɗo da tsarin saboda zai taimaka wajen magance matsalolin da suka shafi ilimi.

Ya ce idan ba a magance matsalar ba, zai yi matuƙar wahala a iya rage yawan yaran da ba sa zuwa makaranta.

Ministan ilimi, Farfesa Tahir Mamman ne ya bayyana haka a wani taron yini ɗaya da aka yi.

Ministan ya ce an yi taron ne domin samar da hanyoyin aiwatar da dukkanin tsare-tsaren da za su magance duk wasu ƙalubale da kuma yadda hukumomi daban-daban za su taimaka wajen rage matsalar yaran da ba sa zuwa makaranta.

network news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp