fidelitybank

Za mu kori dukannin dakarun ƙasashen waje a wannan shekarar – Senegal

Date:

Shugaban Senegal Bassirou Diomaye Faye ya ce gwamnatinsa za ta kawo ƙarshen zaman dukkan sojojin ƙasar waje a ƙasar tasa da ke Afirka ta Yamma.

Yayin wani jawabi na sabuwar shekara da ya yi ta talabijin ranar Talata, Faye ya ce ya bai wa ministan tsaro umarnin tsara sabon daftarin tsaro da kuma ƙawance, ciki har da kawo ƙarshen zaman dakarun ƙasashen waje a ƙarshen 2025.

A ranar 28 ga watan Nuwamba, Faye ya sanar cewa zaman sojojin Faransa a Senegal bai dace da ‘yancin ƙasar na cin gashin kanta ba.

Sanarwar da Faye ya bayar ta zo daidai lokacin da ƙasashen Afirka da dama suka kori dakarun Faransa kuma suka koma ƙawance da Rasha.

Faransa na da dakaru kusan 350 a Senegal.

opra news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp