fidelitybank

Za mu kara yawan makarantu 22 da dalibai za su ci gajiyar bashi – NELFUND

Date:

Asusun bayar da bashin karatu na (NELFUND), ya amince da ƙarin wasu manyan makarantu 22 a faɗin ƙasar waɗanda za ta bai wa ɗalibansu bashin karatu.

Wannan ƙarin ya kawo adadin makarantun da suka shiga tsarin zuwa 108 kuma, kamar yadda NELFUND ya sanar a shafinsa na X.

Sanarwar ta ce, “Asusun bayar da bashin karatu na Najeriya ya sanar da cewa ɗalibai daga waɗannan ƙarin manyan makarantu 22 na jihohi za su iya neman bashin karatu.”

“Wannan ya biyo bayan wani nazari da kwamitin tantance ɗalibai ya yi.

Shugaban Najeriya, Bola Tinubu ne ya ɓullo da tsarin bayar da bashin bayan ya rattaba hannu kan dokar da ta kafa asusun, wanda yake samar da tsarin bayar da bashi ga ‘yan Najeriya marasa galihu ko masu ƙaramin ƙarfi domin sauƙaƙa biyan kuɗin makaranta.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp