fidelitybank

Za mu kara mayar da hankali na kyautata rayuwar Malaman Firamare da Sakandire – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnatin Kano ta ce, za ta kara mayar da hankali wajen kyautata rayuwar malaman makarantun jihar, musamman na firamare da sakandire domin samar da ingantaccen ilimi tun daga tushe.

Shugaban hukumar ilimin bai daya ta jihar nan Yusuf Kabir ne ya bayyana hakan bayan ya kare kasafin kudin hukumar na shekarar 2025.

Kabir yace a shekara mai kamawa ma’aikatar sa zata mayar da hankali wajen sauke dukkan hakkin malaman makarantun firamare da sakandiren jihar nan musamman ta bangaren albashin su da karin girma da samar da sabbin gine-gine domin habaka fannin na ilimi.

Shugaban hukumar daga nan sai yayi kira ga iyayen yara da duk masu ruwa da tsaki a fadin jihar Kano dasu bada cikakkiyar gudunmawar su domin samar da al’umma ta gari.

Shugaban hukumar ta ilimin bai daya ya sha alwashin cigaba da aiwatar da tsare-tsaren gwamnatin Kano domin ciyar da ilimin Kano gaba.

legit nigeria news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar Æ´an Æ™asarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp