fidelitybank

Za mu jibge isassun a faɗin Abuja sabod masu zanga-zanga – ‘Yan Sanda

Date:

Rundunar ‘yansandan birnin tarayya, Abuja ta ce, za ta jibge isassun ‘yansanda a faɗin birnin, gabanin zanga-zangar tsadar rayuwa da ake shirin gudanarwa a faɗin ƙasar.

“Za mu ɗauki matakin ne da nufin tabbatar da tsaron al’umma da masu zanga-zangar da kuma magance shigar ɓata-gari cikin zanga-zangar domin aikata ɓarna”, kamar yadda kakakin rundunar ‘yansandan birnin, SP Josephine Adeh ta bayyana cikin sanarwa.

“Haka kuma za mu girke kayan aiki ciki har na’urorin gano ababen fashewa, da ƙwararrun ma’aikata a fannoni daban-daban a sassan birnin”.

“Sannan kuma jami’anmu za su dirar wa duk wasu mutane ko wuraren da ba ta yarda da su ba, kamar gine-ginen da ba a kammala ba da sauran wurare, haka kuma jami’anmu za su riƙa binciken mutane da ababen hawa ta hanyar aiki da sauran jami’an tsaro”, in ji sanarwar.

Sanarwar ta ci gaba da cewa rundunar ‘yansandan birnin ta ce ba za ta lamunci tayar da rikici ko saɓa wa doka don kauce wa tashin hankalin da ka iya janyo asrar rayuka da dukiya a lokacin zanga-zangar.

punch newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp