fidelitybank

Za mu jawo hankalin masu zuba jari Kano daga kasashen ketare – Usman Alhaji

Date:

Gwamnatin jihar Kano ta kuduri aniyar yin amfani da sabuwar fasahar inshorar da ta samu, domin jawo jarin kasashen waje wajen zuba jari a jihar.

Gwamnatin jihar na da kwarin gwiwar cewa, kafuwar al’adar inshora za ta baiwa masu zuba jari tabbacin tsaron jarin su.

Sakataren gwamnatin jihar Kano, Alhaji Usman Alhaji, wanda ya wakilci gwamnan jihar, Dr. Abudullahi Umar Ganduje, ya bayyana haka a Abuja ranar Alhamis a wani taron kwana uku da mambobin kwamitin fasaha kan aiwatar da lamuni na jam’iyyu na uku da sauran kamfanonin inshora na a jihar Kano.

Alhaji Usman Alhaji ya shaida wa manema labarai cewa, gwamnatin jihar Kano na bincike tare da inganta al’adun inshora a jihar, domin karfafa gwiwar zuba jari kai tsaye daga kasashen waje (FDI).

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp