fidelitybank

Za mu hukunta masu yaɗawa muna neman ma’aikata – EFCC

Date:

Hukumar da ke yaki da masu yi wa tattalin arzikin kasa zagon kasa (EFCC), ta musanta rahotannin da ke cewa tana daukar ma’aikata.

Hukumar ta musanta hakan ne a wasu jerin sakonnin da ta wallafa a shafinta na Twitter ranar Lahadi.

Hukumar da ke yaki da cin hanci da rashawa ta ce, wata sanarwa da ta gayyaci wadanda ba su ji ba, da su gabatar da aikace-aikacen ta hanyar wata hanyar da EFCC ta dauka na daukar ma’aikata 2023/2024 mai kwanan wata 7 ga Afrilu 2023 karya ce.

“Hukumar na son sanar da jama’a cewa, a halin yanzu ba ta daukar ma’aikata. Duk wani bayani akasin haka da ke yawo a kafafen sada zumunta na zamani karya ne kuma aikin miyagu ne da nufin damfarar masu neman aiki marasa galihu.

“Hukumar ba za ta yi kasa a gwiwa ba wajen ci gaba da yin amfani da cikakken fushin dokar don gurfanar da masu laifin,” in ji ta.

www.nigeriannewspapers.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kotu ta ɗaure Matashin da ya shiga ɗakin kwanan Ɗalibai Mata a Kano

Babbar Kotun Shariʼar Musulunci da ke Kofar Kudu a...

Ban gudu daga PDP ba – Namadi Sambo

Tsohon mataimakin shugaban ƙasa, Mohammed Namadi Sambo, ya ƙaryata...

Da yuwar Sojojin mu za su shiga yaƙi don tallafa wa Isra’ila – Trump

Rundunar sojin Isra'ila IDF ta ce ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta kai hari cibiyoyin ƙera nukiliyar Iran

Yayin da aka shiga rana ta shida na yaƙi...

Najeriya za ta kwashe ƴan ƙasarta dake zaune a Iran da Isra’ila

Gwamnatin tarayya ta ce, tana kammala shirye-shiryen gaggawa domin...

Makami mai Linzami ya faɗa kan cibiyar tattara bayanan sirrin Isra’ila

Kafar yaɗa labarai ta gwamnatin Iran ta ce, ƙasar...

Iran ta ƙaddamar da sabbin hare-haren makamai masu linzami kan Isra’ila

Rundunar sojin Isra'ila ta ce, Iran ta ƙaddamar da...

Isra’ila ta na da makaman nukiliya 90

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya dade yana cewa Iran...

Kashe jagoran Iran Ayatullah shi ne kawo ƙarshen rikici – Isra’ila

Firaministan Isra'ila Benjamin Netanyahu ya ce duk wani shiri...

Jerin sunayen masu Fashin Waya 51 da aka kama a Kano

Rundunar ƴansandan Kano, ta fitar da jerin sunayen Mutane...

Iran ta dakatar da tashin jirgi a ƙasarta

Hukumar kula da zirga-zirgar jiragen sama ta Iran ta...

Poland za ta kwashe dukkannin ƴan ƙasarta daga Isra’ila

Poland na shirin kwashe kusan ‘yan kasarta 200 daga...
X whatsapp