fidelitybank

Za mu fara hukunta masu kin biyan haraji – Gwamnatin Kano

Date:

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana cewa za ta fara tuhumar dukkanin masu kaucewa biyan haraji a shekarar 2025 a matsayin wani bangare na gyaran tsarin tattara haraji.

Wannan sanarwar ta fito ne daga bakin Sanusi Bature Dawakin Tofa, mai magana da yawun Gwamna Abba Kabir Yusuf, a Kaduna, a ranar Asabar.

A cewar sanarwar, Dr. Zaid Abubakar, Shugaban Hukumar Harajin Jihar Kano (KIRS), ne ya bayyana hakan yayin gabatar da bayani ga Gwamnan a lokacin taron karawa juna sani na manyan jami’an gwamnati.

Dr. Zaid Abubakar ya bayyana cewa wannan gyaran ba yana nufin ƙara haraji ba, sai dai inganta tsarin tattara haraji da tabbatar da bin ka’idojin biyan haraji.

Sanarwar ta ci gaba da cewa Jihar Kano na sa ran samun fiye da Naira biliyan ashirin a kowane watanni 3 na shekarar 2025.

Sanarwar ta bayyana cewa don tabbatar da ingantattun gyare-gyare a cikin tattara haraji, Gwamnan zai kaddamar da sabon tsarin tattara haraji, tsarin da ake sa ran zai inganta ƙoƙarin samun kudaden shiga a shekarar 2025, wanda zai taimaka wajen aiwatar da alkawuran yakin zabe a fannoni daban-daban na ci gaban jihar.

legitnews

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp