fidelitybank

Za mu fara daukar Falasdinu a matsayin kasa mai ‘yan ci – Australia

Date:

Ministar harkokin wajen Australia ta bayar da hasken cewa ƙasarta za ta fara ɗaukar yankin Falasɗinu a matsayin ƙasa mai zaman kanta, don ganin yadda za a gaggauta samun zaman lafiya a yankin.

Kuma Hamas ba za ta samu mazauni ba a gwamnatinta in ji Penny Wong.

‘Yan adawa a gwamnatin Australia sun ce ya zuwa yanzu ƙudurin bai kankama ba.

Suna cewa ba yadda za a yi a ɗauki yankin Falasɗinu a matsayin ƙasa sai dai idan an amince a samar da ƙasashe guda biyu tsakaninta da Isra’ila.

Wannan furuci na Wong na zuwa ne bayan da sakataren harkokin wajen Burtaniya David Cameron ya nemi shi ma a samar da ƙasashen biyu a farkon wannan shekara, inda ya ce kamata ya yi Burtaniya ta amince da ƙasar Falasdinu ko da Isra’ila ba ta amince ba.

A kwanan nan gwamnatin Australia na nuna damuwa kan yain da ake da Hamas a Gaza – ciki har da kashe wani jami’in aikin ceto da wasu mutum shida yayin wani harin da Isra’ila ta kai.

A bayanin da ta yi a daren Talata – Wong ta ce samar da ƙasashe biyu shi ne zai zama mafita ga wannan rikici, Isra’ila da Falasdinawa kowa ya zauna a ɓangarensa. In ji BBC.

nnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp