fidelitybank

Za mu ciyar da Tagwayen Kano gaba – Injiniya Hassan

Date:

Kungiyar Tagwaye ta kasa reshen jihar Kano ta gudanar da zaben shugabaninta karo na farko wanda za su jagoranci akalar ƙungiyar.

Shugaban kwamitin gudanar da zaben, Hassan Isah Muhd Gwale wanda ya jagoranci zaɓen ya tabbatar da Injiniya Hássan Ahamad Makari a matsayin sabon shugaban kungiyar, sai kuma Hassan Auwal Muhd Jak City ya zama mataimakin shugaba, yayin ds Hussaini Kabir Minjibir ya kasance a matsayin sakataren kungiyar.

Yayin ganawa da manema labarai, Hassan Isa Gwale ya bukaci wadanda su ka samu nasarar da su yi aiki tukuru, domin ciyar da kungiyar gaba.

Ya kuma bukaci wadanda basu samu nasara a zaben ba, da su marawa wadanda suka samu nasarar, domin ciyar da kungiyar gaba.

An dai gudanar da zaben ne a makarantar gidan Makama da ke ƙwaryar birnin jihar Kano, inda tagwaye mata da maza daga ƙananan hukumomi arba’in da hudu su ka halarci zaben.

Sabbin shugabannin dai a na sa ran za su tafiyar da harkokin kungiyar dai-dai da yadda kundin tsarin mulkin kungiyar ya tsara.

A Jawabinsa bayan rantsuwar kama aiki sabon shugaban kungiyar Tagwayen, Injiniya Hassan Ahmad Makeri, ya ce za su yi aiki tukuru tare da bujiro da sabbin dabarun da za su ciyar da kungiyar Tagwayen Kano gaba.

www.legit news.com

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Mashawarcin gwamnan Kano ya rasu bayan harin ‘yan Daba

Sadiq Gentle, babban mai ba da rahoto na musamman...

An fitar da jerin sunayen Matasan ‘yan wasan da za su lashe kyautar Kopa

Masu shirya kyautar Ballon d’Or, sun fitar da jerin...

An fitar da jerin masu tsaron raga da za su lashe kyautar gwarzon bana

An fitar da sunayen wadanda za a zaba don...

Jonathan ne ya fi cancanci ya rike Najeriya Farfesa Tukur

Farfesa Tukur Muhammad-Baba, Sakataren Yada Labarai na Kungiyar Tuntuba...

Mukarraban gwamnati ba zan lamunci dabi’ar zubar da kima ta ba – Abba

Gwamnan jihar Kano, Abba Kabir Yusuf ya gargaɗi masu...

WAEC ta sake bude shafinta don duba jarabawar bana

Hukumar shirya jarabawar Afirka ta Yamma (WAEC) ta bayyana...

Indonesia za ta gina asibiti dubu biyu ga Falasɗinawa

Indonesia ta sanar da cewa za ta kafa wata...

Lauyan Sowore ya bukaci a sake shi cikin gaggawa

Lauyoyin ffitaccen ɗan gwagwarmayar nan kuma ɗan jarida, Omoyele...

Najeriya da Indiya za su haɗa kai na yaƙi da fataucin miyagun ƙwayoyi

Hukumar hana sha da fatauncin miyagun ƙwayoyi ta Najeriya,...

Jihohi 19 da za a yi kwana 9 a na ruwan sama harda Kano – Gwamnati

Gwamnatin Tarayya ta yi hasashen za a shafe kwana...

Tinubu ya mika sakon ta’aziyya bisa rasuwar matar MKO Abiola

Shugaban kasa, Bola Tinubu, ya miƙa saƙon ta'aziyyarsa bisa...

Abubuwan da Kwamiti ya gano a wajen Kwamishina mai murabus na Kano

A ranar Litinin ne kwamitin binciken badaƙalar belin Danwawu,...
X whatsapp