fidelitybank

Za mu cigaba da yi wa Hezbollah luguden wuta – Isra’ila

Date:

Sojojin Isra’ila sun ce za su zafafa hare-haren da suke kai wa Hezbollah a Lebanon, bayan luguden wutar da ta yi a ranar Litinin wanda ya yi sanadiyyar mutuwar ɗaruruwan mutane.

Ministan Lafiya na Lebanon Firass Abiad ya ce an kashe sama da mutane dari biyar da hamsin tun daga lokacin da Isra’ila ta fara ƙaddamar da hare-hare a ranar Litinin.

Ya ƙara da cewar mata da yara ƙanana kusan ɗari da hamsin na daga cikin waɗanda suka rasa rayukan nasu.

Mutane da dama na ci gaba da tserewa daga gidajensu a kudancin Lebanon

Wakiliyar BBC ta ce har yanzu Isra’ila ba ta bayyana wa’adin da za ta ɗauka tana ƙaddamar da hari ko kuma kai farmaki ta ƙasa ba, abin da ake ta hasashe a yanzu.

To sai dai Hezbollah ta bayyana cewar ta kai wa sojin Isra’la hare-hare a Arewacin Isra’ila.

Kasashen duniya sun sake yin kira da a kawo karshen faɗa tsakanin Isra’ila da Hezbollah.

Babban kwamishinan kare haƙƙin bil’adama a Majalisar Ɗinkin Duniya, Volker Turk, ya nemi dukkanin bangarorin da suke fada-a ji a yankin Gabas ta Tsakiya su taimaka a dakile rikicin.

Ma’aikatar harkokin wajen Chaina ta ce Beijing ta yi Allah Wadai da karya ka’idojin tsaron Lebanon.

Shugaban Iran Masoud Pezeshkian ya ce bai kamata duniya ta ƙyale Isra’ila ta mayar da Lebanon wata Gaza ba.

Ya kuma kara da cewa Hezbollah, wadda Tehran ke goyon baya, ba za ta iya yaƙar Isra’ila ita kadai ba.

latest news in nigeria today 
2021 ripples

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp