fidelitybank

Za mu cigaba bin matakin tsige mataimakin gwamna – Majalisar Ondo

Date:

Majalisar dokokin jihar Ondo, ta ce, za ta ci gaba da yunƙurinta na tsige mataimakin gwamnan jihar, Lucky Aiyedatiwa duk da ƙarar da ya shigar a kotu na neman a dakatar da batun.

Aiyedatiwa ya garzaya babbar kotu ne da ke Akure, inda ya buƙaci da a dakatar da ƴan majalisar daga yunƙurin tsige shi.

Sai dai a wata sanarwa da ta samu sa hannun shugaban majalisar dokokin jihar, Oladiji Olamide Adesanmi, majalisar ta tabbatar wa al’ummar jihar cewa, za ta ci gaban da bin matakin har ƙarshe, sai dai duk da haka za ta bi matakan da kundin tsarin mulkin ya gindaya.

Sanarwar ta ce “majalisar ba za ta yi watsi da nauyin da kundin tsarin mulki ya ɗora mata na binciken masu riƙe da muƙaman gwamnati ba, musamman a inda ake batu na manyan zarge-zarge aikata rashawa da tozarta matsayi, kamar yadda ake yi wa mataimakin gwamnan.”

daily post nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Kare Ya Kashe Ragon Layya: Mai ƙwacen waya ya kashe Sojin ruwa a Kaduna

Wani mai ƙwacen waya ya kashe wani soja bayan...

Sojoji sun hallaka ƴan Boko Haram da dama

Da sanyin safiyar ranar Litinin, dakarun rundunar Haɗin kai...

Tarzomar kama baƙin haure a Amurka na yamutsa hazo

An shiga rana ta uku a tarzomar da ake...

Alhazai sun kammala aikin Hajji bana

A ranar Lahadin da ta gabata ne alhazai miliyan...

Tinubu gyaran ƙasa za ka mayar da kai ba zaɓen 2027 ba – ACF

Ƙungiyar Tuntuɓar Juna ta Arewacin Najeriya, ta yi kira...

Ƴan Jagaliya sun caka wa Matashi kuwa lokacin da ya zo karɓar naman Sallah a Kano

Matashi Ibrahim Mahmud ya rasu sakamakon caka masa wuƙa...

Kallo Ya Koma Sama: Elon Musk zai fuskanci mummunar sakamako – Trump

Ana ci gaba da takun saka tsakanin shugaban Amurka...

Zulum ya miƙa kyautar Naira miliyan 100 ga iyalan Sojojin da aka kashe

Gwamna Babagana Umara Zulum na jihar Borno, ya bai...

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...
X whatsapp