fidelitybank

Za mu bullo da hanyoyin da Matasa za su samu kudi ta Intanet – EFCC

Date:

Babbar hukumar yaƙi da cin hanci da rashawa EFCC, ta ce tana aiki da wasu hukumomin ƙasar a wani sabon yunƙuri na ɓullo da hanyoyin ƙarfafa gwiwar matasa.

Ta ce tana yin hakan ne baya ga ƙoƙarin wayar da kai da ilimantar da matasa game da hanyoyin neman kuɗi na halaliya a intanet maimakon aikata laifukan intanet da za su iya kai mutum cikin wahala da ɗauri da kuma da-na-sani.

Shugabar sashen wayar da kai da inganta halayya ta EFCC, Hajiya A’isha Mohammed ce ta bayyana haka a wani ɓangare na bikin Ranar Ƴaƙi da Rashawa ta Duniya.

Ana gudanar da bikin ne duk rana irinta yau 9 ga watan Disamba.

Taken ranar a bana shi ne “Haɗa kai da Matasa Wajen Yaƙi da Cin Hanci: Kyautata Halin Ƙwarai domin Gobe.”

breaking news in nigeria today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Otal ɗin ƴan Najeriya ya kama da wuta wani ɓangaren a Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya ta ce an samu tashin...

An kai hari maɓoyar Boko Haram a Borno

Biyo bayan sahihan bayanan sirri da aka samu, rundunar...

Alaƙar Trump da Elon Musk ta yi tsami sosai

Attajirin da ya fi kowa arziki a duniya, Elon...

An yi jana’izar Muhammad Uwais

An gudanar da jana'izar tsohon alkalin alkalan Najeriya, mai...

Musulman Nijeriya a cigaba da jajircewa – Obi

Ɗan takarar shugaban ƙasa a karkarshin jam'iyyar Labour a...

Akwai takaici ambaliyar Neja – IBB

Tsohon shugaban ƙasa, Janar Ibrahim Babangida, ya kwatanta ambaliyar...

Farfesa Jibril Aminu ya rasu ya na da shekaru 86

Allah ya yi wa Farfesa Jibril Aminu mai shekara...

Alhajin Najeriya ya rasu a tsayuwar Arfa

Wani Alhaji daga Najeriya ya rasu a filin Arfa...

Alhazai miliyan 1.673,230 ne ke gudanar da akin Hajji – GASTAT

Hukumar tattara alƙaluma ta Saudiyya (GASTAT) ta ce, Alhazai...

Isra’ila ta gano gawar ƴan ƙasarta

Rundunar sojin Isra'ila ta ce ta gano gawar ''yan...

Ma’aikatan wutar lantarki a Abuja sun fusata

Ma'aikatar kamfanin rarraba wutar lantarki na Abuja Electricity Distribution...

Ƴan Najeriya 147 da suka maƙale a Nijar sun dawo gida

Gwamnatin Najeriya ta tarɓi 'yan ƙasar 147 aka kwaso...
X whatsapp