fidelitybank

Za mu bincika ƙorafin da ake yi kan rubuta sakamakon bogi a zaɓen Edo – INEC

Date:

Hukumar zaɓe INEC, ta ce za ta binciki zargin rubuta alƙaluman da ba na gaskiya ba a wasu rumfunar zaɓen gwamnan jihar Edo da aka hudanar ranar Laraba.

Cikin wata sanarwa ta hukumar ta fitar a shafinta na X, ranar Asabar da daddare, INEC ɗin ta sha alwashin gudanar da cikakken bincike kan zargin shigar da alƙaluman sakamakon da ba na gaskiya a takardar rubuta sakamako a wasu rumfunan za ben jihar.

“Wannan shi ne karo na biyu da muke samun irin wannan ƙorafi a cikin rumfunan zaɓe 4,519 da aka gudanar da zaɓen. Don haka hukumarmu za ta ɗauki matakin bincike cikin gaggawa kan lamarin, tare da ɗaukar mataki kan duk wanda aka samu da hannu a ciki,’’ kamar yadda sanarar ta yi ƙarin haske.

A yanzu dai hankula sun karkarta birnin Benin, babban birnin jiran inda ake jiran dakon fara karɓar sakamakon zaɓen daga ƙanannan hukumomin jihar 18.

Bayanai da aka tattara daga rumfunan zaɓe na nuna cewa ‘yan takara biyu na PDP mai mulkin jihar da APC mai mulkin Najeriya ne ke kankankan a zaɓen.

Shi dai ɗan takarar PDP na samun goyon bayan gwamnan jihar, yayin da na APC ke samun goyon bayan tsohon gwamnan jihar kuma tsohon shugaban jam’iyyar APC na ƙasar.

vanguard newspaper nigeria

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp