fidelitybank

Za mu aika Bazoum lahira idan ECOWAS ta taɓa mu – Sojojin Nijar

Date:

Sojojin Jamhuriyar Nijar, sun yi barazanar kashe hambararren shugaban kasar Mohamed Bazoum, idan har aka samu shiga tsakani na soji daga kungiyar raya tattalin arzikin yammacin Afirka ta ECOWAS.

Kamfanin dillacin labarai na Associated Press a ranar Alhamis ya ruwaito cewa, wasu “Jami’an Yammacin Turai” biyu sun bayyana cewa, masu saka hannun jari sun ba da wannan barazanar yayin da suke magana da wani babban jami’in diflomasiyyar Amurka.

Rahotanni sun ce, shugabannin sojojin sun yi wannan barazanar ne jim kadan kafin ECOWAS ta ba da umarnin aike da rundunar da za ta maido da mulkin dimokradiyya a Nijar.

Kasashen duniya na fafutukar ganin an warware rikicin shugabancin kasar cikin lumana.

daily post news today

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Ƴan Bindiga sun ajiye makamai a Katsina

Wasu fitattun jagororin ƴanbindiga da suka addabi yankunan ƙaramar...

Iran ta rataye Mutumin da ya yi mata leƙen asiri

Iran ta ce ta aiwatar da hukuncin kisa ga...

Isra’ila ta ci gaba da neman Mutanen da suka maƙale

Tawagar masu aikin ceto a Isra'ila na ci gaba...

Kotu ta bayar da umarni a kashe Matashi ɗan shekara 23 a Kano

Babbar kotun jihar Kano mai lamba 23 ƙarƙashin mai...

Iran ta na ci gaba da luguden makami a kan Isra’ila

Iran ta ci gaba da lugudan wuta a Isra'ila...

An yi sulhu da shugabannin ƴan Bindiga a Katsina

Wasu al'ummar Katsina, sun yi sulhu da wasu shugabannin...

Za a fuskanci ambaliya a wasu jihohin – NIMET

Hukumar kula da yanayi ta NiMet, ta ce akwai...

Za mu mayar wa da Isra’ila martani mai tsanani – Iran

Shugaban ƙasar Iran, Masoud Pezeshkian, ya yi alwashin mayar...

Ba za mu taɓa barin Iran ta ƙera makamai masu linzami ba – Isra’ila

Firaministan Isra'ila, Benjamin Netanyahu, ya ce burin ƙasarsa shi...

Isra’ila ta buga gangar yaƙi – Iran

Jagoran addini na Iran, Ayatollah Ali Khamenei, ya ce...

Iran ta na cigaba da luguden makami mai Linzami cikin Isra’ila

Ana ci gaba da zaman dar-dar a Isra'ila yayin...

Alhazan Najeriya sun fara dawo wa daga ƙasar Saudiyya

Hukumar Alhazai ta Najeriya NAHCON ta sanar da isowar...
X whatsapp