fidelitybank

Za mu ɗauki nauyin raba Tagwayen Jariran Kano – Saudiyya

Date:

Cibiyar tallafi ta Sarki Salman na Saudiyya ta ce za ta ɗauki nauyin raba tagwayen da aka haifa manne da juna a jihar Kano.

Tuni Gwamnan Kano Abba Kabir Yusuf ya raka Hassana da Hussaina zuwa filin jirgin sama na Aminu Kano, inda aka tafi da su Saudiyyar a yau Litinin.

Kamfanin dillancin labarai na NAN ya ruwaito cewa jariran suna haɗe ne ta ƙirji kuma sun haɗa wasu gaɓoɓin masu muhimmanci.

“King Salman Humanitarian Aid and Relief Centre (KSARelief) da haɗin gwiwar wasu sanannun likitocin fiɗa na yunƙurin tallafa wa waɗannan yara don su yi rayuwa mai kyau a nan gaba,” a cewar wata sanarwa daga ofishin jakadancin Saudiyya da ke Abuja.

Sanarwar ta ƙara da cewa za a gudanar da tiyatar ne a cibiyar King Abdulaziz Medical City da ke birnin Riyadh.

cnn news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp