fidelitybank

Za mu ɗauki mataki mai tsauri a kan masu kisan gilla a Zamfara – Buhari

Date:

Shugaban ƙasa, Muhammadu Buhari, ya buƙaci al’ummomin da ƴan bindiga su ka yi wa kisan gilla a Jihar Zamfara, da su ƙara haƙuri cewa za su gano waɗanda su ka aikata wannan mummunan aiki tare da ɗaukar mataki mai tsauri a kansu.

A wata sanarwa da mai magana da yawun shugaban, Malam Garba Shehu ya fitar, ya ce, Buhari ya nuna ɓacin ransa matuƙa dangane da rahoton da ya samu kan kisan gillan da a ka yi, inda ya ce shure-shure ne ƴan bindigan su ke yi wanda bai hana su mutuwa, ganin cewa suna fuskantar matsin lamba daga sojoji waɗanda a ka inganta da makamai, domin yaƙar ƴan bindigar.

Shugaba Buharin ya sake tabbatar da cewa, “Ƴan bindigar na daf da zama tarihi a Najeriya, ba za mu yi ƙasa a gwiwa ba a yaƙin da mu ke yi da waɗannan mutanen da su ka addabi jama’ar da ba su ji ba su gani ba”. Buhari

Jihar Zamfara dai fama da hare-hare daga harin ƴan ta’adda, domin kuwa ko a kwanan nan ƙananan hukumomin Anka da Bukuyyum da ke Jihar su ka tabbatar da binne mutum 143 sakamakon harin da ya rutsa da su.

daily post nigeria news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp