fidelitybank

Za a zabga rana mai zafi a Arewa – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta ƙasa (NiMET), ta yi gargadin cewa, yanayin zafi a wasu biranen Najeriya zai tashi sama da yadda aka saba nan da kwanaki masu zuwa.

NiMET a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadin da ta gabata ta bayyana cewa, ana sa ran za a iya samun zafi sama da digiri 40 nan da sa’o’i 48 masu zuwa inda ake sa ran za a fuskanci matsanancin zafi a sassan Kebbi, Sokoto, Zamfara, Taraba, da Adamawa.

Ya ce galibin sassan garuruwan Arewa ana sa ran za su yi zafi tsakanin digiri 35 zuwa 40.

Sanarwar ta kuma yi gargadin cewa garuruwa irinsu Bauchi, Gombe, Borno da Yola na fuskantar barazanar fuskantar matsanancin zafi.

Don haka hukumar ta shawarci mutanen da ke irin wadannan wurare da su rika shan ruwa mai yawa a cikin wannan lokaci domin gujewa rashin ruwa, inda ta ba da tabbacin ci gaba da lura da yanayin da kuma sabunta ‘yan Najeriya yadda ya kamata.

legit latest news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Sojojin hadin gwiwa sun hallaka ‘yan Boko Haram a tafkin Chadi

Rundunar hadin gwiwa mai yaƙi da Boko Haram a...

Na yi rashin aboki na gari kuma Najeriya ta rasa mutumin kirki – Tinubu

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, na ci gaba da alhinin...

Shettima ya jagoranci yi wa Buhari addu’o’i na musamman a Daura

An gudanar da addu'o'i na musamman don neman gafara...

Isra’ila ta kashe mana fararen hula – Syria

Shugaban Syria, Ahmed al-Sharaa ya zargi Isra'ila da kai...

Za mu koma fadar gwamnatin Katsina mu karbi gaisuwar Buhari – Radda

Gwamnan jihar Katsina, Dikko Umar Radda ya ce bayan...

Tinubu zai jagoranci yi wa Buhari addu’a

Shugaban Kasa, Bola Tinubu, zai jagoranci taron addu'o'i na...

Muƙarraban Buhari sun ci amanar da ya ba su lokacin mulkinsa – Bagos

Wani tsohon ɗan majalisar wakilai, Dachung Bagos ya bayyana...

Guardiola ya bude kofa ga ‘yan wasa shida su bar kungiyar

Kocin Manchester City, Pep Guardiola, a shirye yake ya...

Ba gudu ba ja da baya a zanga-zangar mu – Tsofaffin ‘Yansanda

Kungiyar ‘yan sandan Najeriya masu ritaya ta sanar da...

Malami ya magantu kan sukar rashawa a mulkin marigayi Buhari

Tsohon babban Lauyan Najeriya kuma ministan shari'a, Abubakar Malami,...

Turkiyya ta gargadi Najeriya kan ‘yan ta’addar FETO

Gwamnatin Turkiyya ta fitar da wani gargadin cewa, mambobin...

Kiristoci sun jinjinawa Musulmai yadda aka yi jana’izar Buhari ba kashe kudi

Ana samun karuwar al’ummar Kudancin Najeriya musamman mabiya addinin...
X whatsapp