fidelitybank

Za a zabga rana mai zafi a Arewa – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta ƙasa (NiMET), ta yi gargadin cewa, yanayin zafi a wasu biranen Najeriya zai tashi sama da yadda aka saba nan da kwanaki masu zuwa.

NiMET a cikin wata sanarwa da ta fitar a ranar Lahadin da ta gabata ta bayyana cewa, ana sa ran za a iya samun zafi sama da digiri 40 nan da sa’o’i 48 masu zuwa inda ake sa ran za a fuskanci matsanancin zafi a sassan Kebbi, Sokoto, Zamfara, Taraba, da Adamawa.

Ya ce galibin sassan garuruwan Arewa ana sa ran za su yi zafi tsakanin digiri 35 zuwa 40.

Sanarwar ta kuma yi gargadin cewa garuruwa irinsu Bauchi, Gombe, Borno da Yola na fuskantar barazanar fuskantar matsanancin zafi.

Don haka hukumar ta shawarci mutanen da ke irin wadannan wurare da su rika shan ruwa mai yawa a cikin wannan lokaci domin gujewa rashin ruwa, inda ta ba da tabbacin ci gaba da lura da yanayin da kuma sabunta ‘yan Najeriya yadda ya kamata.

nigerianewspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp