fidelitybank

Za a yi wa ɗan takarar gwamnan Kano aikin ritaya a zuciya

Date:

Masoyan siyasar Kano sun shiga cikin damuwa a ranar Juma’a, bayan rahotannin da ke cewa, Bashir I. Bashir, dan takarar gwamna na jam’iyyar Labour a zaben 2023 na fuskantar tiyatar zuciya a wani cibiyar kiwon lafiya da ba a bayyana sunansa ba a ketare.

Bashir, ta hanyar tabbatar da hakan a shafin sa na Facebook, ya yada labarin ciwonsa ga masoya da masu binsa baki daya.

Saƙon na sa ya ce, “Yan’uwa ina bukatar addu’o’inku! A kan aikin zuciya da za a yi min.”

Dan siyasar nan mai tausasawa, haifaffen Kano ya bayyana cewa: “Na kawo matata Asibiti, amma ni ne aka same ni da wani abu da ke bukatar kulawa cikin gaggawa.”

Ɗan siyasar ya koka da cewa: “Zuciyata na zubar da jini yayin da irin wadannan matsalolin kiwon lafiya ba za a iya magance su yadda ya kamata ba a asibitocin gwamnati. “

Ya ce “Najeriya babbar kasa ce, da damammaki marasa iyaka. 2023 ya kamata ya zama shekarar da dukkanmu muka yanke shawara mu zabi shugabanci na gari mai inganci. “

An san Bashir da furucinsa a fili cewa, “Muna sake haduwa idan na fito. Idan ban yi ba, ya kamata matasa su ci gaba daga inda muka tsaya. Allah ya jikan mu da rahama.”

nigerianewspapers.com.ng

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp