fidelitybank

Za a yi hazo na kwanaki uku harda Kano a cikin jihohin – NIMET

Date:

Hukumar Kula da Yanayi ta Najeriya, NiMet ta yi hasashen cewa za fuskanci hasken rana da kuma hazo daga ranar Juma’a zuwa Litinin a faɗin ƙasar.

Wata sanarwa da hukumar ta fitar, ta ce cikin jihohin da za su fuskanci hazon sun haɗa da Yobe, Borno, Jigawa, kuma Kano.

“Za a kuma fuskanci gajimare tare da hasken rana a jihohin kudu tare da yanayin hadari a kan yankunan bakin teku,” in ji NiMet.

Ta ce ana sa ran fuskantar hasken rana tare da gajimare a faɗin jihohi da yiwuwar samun tsawa a sassan Edo, Bayelsa, Akwa-Ibom, Delta, Cross River da kuma Rivers nan gaba a yau.

Har ila yau, NiMet ta ce za a samu hazo mai cike da ƙura a jihohin arewa a ranar Asabar.

thisday newspaper

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp