fidelitybank

Za a yi gasar cin kofin duniya ba tare da gurbatacciyar isakr carbon ba – Qatar

Date:

Masu shirya gasar cin kofin duniya da za a yi a wanna shekarar a kasar Qatar a wannan shekarar, sun kauda tababar da ake da damuwa kan iskar Carbon mai gurbata muhalli.

Kungiyar masu rajin kare muhalli ta Carbon Market Watch, sun ce tasirin da gasar za ta yi ba dan kankani ba ne.

Sun ce bincike ya nuna an kirga adadin iskar carbon da filayen wasanni bakwai da za a buga tamaular a ciki za su fitar, ana kuma son ganin hakan ba wai a lokacin gasar cin kofin duniyar kadai ba.

Wannan na kunshe cikin rahoton da kungiyar ta fitar, wadda duk da haka ta ke nuna tababa kan cimma wanna mataki. A cewar BBC.

Sai dai masu shirya gasar ta Qatar 2022, sun yi watsi da zarge-zargen, sun kafe cewa suna aiki tukuru domin ganin an yi gasar ba tare da gurbatacciyar iskar carbon ba.

news

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp