fidelitybank

Za a wallafa sakamakon zaɓen gwamnan Bayelsa da Imo tare da Kogi daga rumfar zaɓe – INEC

Date:

Hukumar zaɓe ta ƙasa INEC, ta ce za a wallafa sakamakon zaɓe daga rumfunan zaɓen gwamna a jihar Bayelsa da Kogi da kuma Imo a shafin intanet na hukumar da ake wallafa sakamakon zaɓe.

Hukumar zaɓen ta sanar da hakan ne a wata sanarwa da fitar a ranar Alhamis.

Shugaban hukumar, Farfesa Mahmood Yakubu ya yi alƙawarin samar da yanayi na bai ɗaya ga dukkan ƴan takara.

Ya ce hukumar ba ta goyon bayan wani ɗan takara a zaɓen gwamnan da za a yi a jihohin Bayelsa da Imo da kuma Kogi.

Ya kuma yi alƙawarin shirye-shiryen ma’aikatan hukumar, yana mai cewa, sun dage da tabbatar da cewa jami’an sun isa wurin zaɓen suna jiran masu kaɗa kuri’a maimakon masu kaɗa kuri’a su je suna jiran isowarsu.

Sanarwar ta ce “Wannan shi ne karo na farko a tarihin mu da ake gudanar da waɗannan zaɓuka a rana guda a faɗin shiyoyin siyasar ƙasar guda uku da suka haɗa da jihar Kogi da ke arewa ta tsakiya, da Imo da ke kudu maso gabas, da kuma Bayelsa da ke kudu maso kudu.”

INEC ta ce ta kammala tura kayan zaɓe da suka haɗa da na’urar tantance masu zaɓe (BVAS) da kuma sauran muhimman kayayyaki.

mmm.nnn

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp