fidelitybank

Za a shafe kwanaki uku ana hazo – NIMET

Date:

Hukumar kula da yanayi ta Najeriya ta yi hasashen samun hazo da kura daga ranar Talata zuwa Alhamis a sassan kasar.

A bayanin hasashen da hukumar ta fitar ranar Litinin a Abuja, an yi hasashen samun kura da hazo mai tsanani da ka iya shafar tashi da saukar jiragen sama.

A cewar Nimet, ana sa ran ganin hazo da kura mai tsananin a jihohin arewa da arewa ta tsakiya.

Hukumar ta kara da cewa a ranar Alhamis za a fuskanci raguwar yanayin na hazo da kura a jihohin yankunan biyu.

Nimet ta ce a jihohin kudancin Najeriya kuma, za a ga sauyin yanayi a ranar Alhamis inda da safe za a ga disashewar yanayi daga bisani kuma ya yi sauki.

Hukumar ta kuma ba da shawara a kula wurin sa wa yara kanana da tsofaffi kayan sanyi.

Ta kuma ce ya kamata jirage su duba yanayi da hasashen hukumar Nimet domin tsara yadda zirga-zirgarsu za ta kasance a tsukin ranakun.

naija legit

Subscribe to Our VIP Newsletter

[newsletter_signup_form id=1]

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Share post:

Popular

More like this
Related

Gwamnatin Tinubu ta kama-karya ce – Atiku

Tsohon mataimakin shugaban kasa, Atiku Abubakar ya ce, hare-haren...

An gayyaci El-Rufa’i ka n zargin tayar da rikici a Kaduna

Rundunar ƴansandan jihar Kaduna, sun buƙaci tsohon gwamnan jihar...

Badakalar Naira biliyan 1.17 ta sake kunno kai a gwamnatin Kano

Rikicin rashawa da ya dabaibaye gwamnatin jihar Kano ya...

Ba za mu daga kafa ga duk wanda ya takale mu ba – China

Shugaba Xi Jinping na China, ya ce babu wani...

Nigeria Air ba na bogi ba ne – Hadi Sirika

Tsohon Ministan sufurin jiragen sama na Najeriya, Hadi Sirika,...

Amurka ta mika wa Najeriya tallafin abinci miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin dala miliyan 32.5...

Gwamnatin Kano ta gargadi kungiyar ACF

Gwamnatin jihar Kano ta gargaɗi ƙungiyar Arewa Consultative Forum...

Operation Kukan Kura ya yi aiki sosai a Kano – CP Bakori

Hukumar ‘Yan Sanda ta Jihar Kano ta kaddamar da...

An sanya dokar ta bace a Makabartun Kano

Shugaban ƙaramar hukumar Nassarawa a Kano Honarabul. Yusuf Shuaibu...

An ga ‘Yar shekara 13 Fatima a rataye a Kano

Iyaye da sauran ‘yan uwa na cikin juyayi kan...

‘Yansanda sun kama Linga da Guchi rikakkun ‘yan Daba a Kano

Rundunar ’yan sandan jihar Kano ta kama Mohammed Isma’il...

Tinubu ya sauka da kwari bayan ya dawo daga Brazil

Shugaba Bola Ahmed Tinubu ya koma Najeriya bayan kammala...
X whatsapp